iqna

IQNA

zaria
Sheikh Zakzaky Ya Ce:
IQNA - Jagoran Harka Islamiyya a Najeriya Sheikh ya bayyana cewa ya fara yin wa’azi ne ta hanyar yin amfani da tafsirin kur’ani mai tsarki.
Lambar Labari: 3490563    Ranar Watsawa : 2024/01/30

Tehran (IQNA) A jiya ne aka cika shekaru bakawai da kisan gillar da sojoji suka yi a Zaria da ke arewacin Najeriya kan magoay bayan harka Islamiyya karkashin jagorancin Sheikh Ibrahim Zakzaky.
Lambar Labari: 3488329    Ranar Watsawa : 2022/12/13

Tehran (IQNA) Gamayyar wasu kungiyoyin farar hula daga kasar Switzerland da kuma Najeriya, sun bukaci a kare hakkokin mabiya mazhabar shi’a a Najeriya.
Lambar Labari: 3485166    Ranar Watsawa : 2020/09/09

Kotun kaduna ta sake dage sauraren shari'ar sheikh Ibrahim zakzaky da mai dakinsa malama Zinat.
Lambar Labari: 3484553    Ranar Watsawa : 2020/02/24

Tehran – (IQNA) babbar kotun koli da ke Kaduna najeriya ta saki ‘yan uwa musulmi 91 da ake tsare da su tsawon fiye da shekaru hudu.
Lambar Labari: 3484549    Ranar Watsawa : 2020/02/22

Bangaren kasa da kasa, ana gudanar da gangami a kasashe daban-daban da suka hada da Turkiya, Switzerland, Pakistan Birtaniya domin yin kira da a saki Sheikh Zakzaky.
Lambar Labari: 3482574    Ranar Watsawa : 2018/04/16

Bangaren kasa da kasa, Kungiyar kare hakkin bil'adama ta Human Right watch ta bukaci gwamnatin Nigeria ta saki shiekh Ibrahim El-Zakzaky shugaban yan shia na kungiyar harka islamia ko kuma Isalamic Movement in Nigeria IMN a takaice.
Lambar Labari: 3481038    Ranar Watsawa : 2016/12/15

Bangaren kasa da kasa, a daiai lokacin da ake gudanar da tarukan maulidin amnzon Allaha kasashe daban-daban an Afirka da kuma Keshmir, an nuna goyon baya ga sheikh Zakzaky.
Lambar Labari: 3481031    Ranar Watsawa : 2016/12/13

Bangaren kasa da kasa, harkar muslunci za ta kalubalanci hukuncin da gwamnatin jahar kaduna ta yanke na haramta kungiyar ta hanyar doka.
Lambar Labari: 3480838    Ranar Watsawa : 2016/10/09

Bangaren kasa da kasa, wata cibiyar kare hakkokin ‘yan shi’a a duniya da ke da mazauni a kasar Amurka ta yi gargadi dangane da halin da Sheikh Ibrahim Zakzaky yake ciki.
Lambar Labari: 3480702    Ranar Watsawa : 2016/08/12