Tehran (IQNA) Kungiyar malaman musulmi ta duniya ta jajantawa al'umma, gwamnati da wadanda suka tsira daga girgizar kasar da ta afku a jiya a kasar Afganistan, tare da yin kira da a gaggauta kai dauki ga wadanda girgizar kasar ta shafa.
Lambar Labari: 3487459 Ranar Watsawa : 2022/06/24
Tehran (IQNA) Masu tsatsauran ra'ayin addinin Islama sun kona wani masallaci a birnin Metz da ke arewa maso gabashin Faransa.
Lambar Labari: 3487261 Ranar Watsawa : 2022/05/07
Tehran (IQNA) Isra’ila tana yin hanzari wajen ci gaba da yin gine-gine a cikin yankunan Falastinawa da ta mamaye.
Lambar Labari: 3485363 Ranar Watsawa : 2020/11/13
Tehran (IQNA) musulmin kasar Mali sun gudanar da jerin gwano domin tir da keta alfarmar manzon Allah da aka yi a kasar Faransa.
Lambar Labari: 3485330 Ranar Watsawa : 2020/11/02
Kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya ya gudar da zama kan harin da aka kai Mugadishu na Somalia.
Lambar Labari: 3484360 Ranar Watsawa : 2019/12/30