iqna

IQNA

kiristoci
Tehran (IQNA) cibiyar Azhar ta yaba da irin matakin da kasashen turai suka dauka na korar Rasmus Paludan daga cikin kasashensu.
Lambar Labari: 3485367    Ranar Watsawa : 2020/11/14

Tehran (IQNA) musulmi da kiristoci a Falastinu sun yi gangamin yin tir da cin zarafin manzon Allah (SAW) a gaban coci.
Lambar Labari: 3485329    Ranar Watsawa : 2020/11/02

Tehran (IQNA) babban malamin mabiya addinin kirista na Arthodox a birnin Quds ya bayyana halin da al’ummar gaza suke ciki da cewa ya munana matuka.
Lambar Labari: 3485156    Ranar Watsawa : 2020/09/06

Tehran – IQNA, kungiyoyin kare hakkin bil adama a Najeriya sun yaba wa jami’an tsaro kan cafke mutumin da ya dana bam a coci a Kaduna bayan an zargi musulmi kan hakan.
Lambar Labari: 3484530    Ranar Watsawa : 2020/02/17

Ana gudanar da tarukan kirsimati a yankin zirin Gaza na Falastinu tare da halartar kiristoci da musulmi.
Lambar Labari: 3484349    Ranar Watsawa : 2019/12/26

Bangaren kasa da kasa, musulmin Amurka sun taiamka ma kiristoci da abinci a daren kirsimati.
Lambar Labari: 3484346    Ranar Watsawa : 2019/12/26

Ata’ullah Hana babban malamin mabiya addinin kirista a Quds ya caccaki Isra’ila kan hana kiristoci ziyarar birnin Qods.
Lambar Labari: 3484320    Ranar Watsawa : 2019/12/15

Rundunar 'yan sandan Sri Lanka ta bayyana cewa, an kama mutane 13 dangane da jerin hare haren bama-baman da aka kai a kasar, a jiya Lahadi.
Lambar Labari: 3483570    Ranar Watsawa : 2019/04/22

Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin kirista  akasar Masar sun nuna cikakken goyon bayansu ga shirin gwamnatin kasar na karfafa alaka da kyakkyawar zamantakewa tsakanin dukkanin al’ummar Masar.
Lambar Labari: 3483269    Ranar Watsawa : 2018/12/31

Bangaren kasa da kasa, Rahotanni da suke fitowa daga Masar sun ce wasu 'yan bindiga ne su ka kai hari akan motar safa da take dauke da kirisitoci kibdawa.
Lambar Labari: 3483093    Ranar Watsawa : 2018/11/02

Bangaren kasa da kasa, makon farko na watan Fabrairu na  amatsayin makon da mabiya addinai ke haduwa domin kara samun fahimtar juna.
Lambar Labari: 3482365    Ranar Watsawa : 2018/02/04

Bangaren kasa da kasa, Nabil Luka Babwi wani kirista ne a kasar Masar wanda ya samu shedar karatu a bangaren shari’ar musulunci.
Lambar Labari: 3482212    Ranar Watsawa : 2017/12/18

Bangaren kasa da kasa, manyan malaman mabiya addinin kirista a kasar Ghana sun gudanar da babban taronsu na shekara-shekara.
Lambar Labari: 3482148    Ranar Watsawa : 2017/11/28

Bangaren kasa da kasa, Fada tsakanin masulmi da kuma kiristoci a wata unguwa a birnin Bangi babban birnin kasar afrika ta tsakiya ya lashe rayukana musulmi akalla.
Lambar Labari: 3482100    Ranar Watsawa : 2017/11/14

Bangaren kasa da kasa, wata kungiyar musulmi a Najeriya ta fitar da bayanin yin Allah wadai a kan kaddamar da hari a kan wata majami'ar mabiya addinin kirista a jahar Anambara.
Lambar Labari: 3481774    Ranar Watsawa : 2017/08/07

Bangaren kasa da kasa, Jagoran kiristoci mabiya darikar katolika a kasar Masar ya bayyana addinin muslunci da cewa addini ne da ba shi da alaka da kungiyoyin 'yan ta'adda irin su Daesh da makamantansu.
Lambar Labari: 3481700    Ranar Watsawa : 2017/07/14

Bangaren kasa da kasa, sakamakon wani bincike ya nuna cewa adadin musulmi masu yin hijira zuwa Amurka ya ragu matuka a cikin watanni biyar da suka gabata.
Lambar Labari: 3481697    Ranar Watsawa : 2017/07/13

Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin muslucni tare da mabiya addinin kirista a kasar sukan ci abincin buda baki tare domin kara dankon dankantaka a tsakaninsu.
Lambar Labari: 3481638    Ranar Watsawa : 2017/06/24

Bangaren kasa da kasa, wata majami’ar mabiya addinin kirista ajahar kaduna da ke tarayyar Najeriya tana bayar da abincin buda baki ga mabiya addinin musulunci.
Lambar Labari: 3481586    Ranar Watsawa : 2017/06/06

Bangaren kasa da kasa, akwai abubuwa da dama da suke hada msuulmi da kiristoci a wuri guda a cikin watan Ramadan mai alfarma a kasar masar
Lambar Labari: 3481548    Ranar Watsawa : 2017/05/25