Tehran (IQNA) A ranar 5 ga watan Maris ne za a gudanar da taron tattaunawa na addini tsakanin Musulunci da Kiristanci, a karkashin inuwar hukumar kula da al'adu ta Iran a kasar Zimbabwe, a jami'ar "Turai" da ke birnin Harare.
Lambar Labari: 3488683 Ranar Watsawa : 2023/02/19
Bangaren kasa da kasa, an bude ajujuwan wucin gadi na koyon karatun kur’ani a kasar Zimbabwe.
Lambar Labari: 3484111 Ranar Watsawa : 2019/10/02
Bangaren kasa da kasa, mai bayar da fatawa na kasar Zimbabwe ya jaddada wajabcin kafafa hadin kai tsakanin al'ummar musulmi an kasar Zimbabawe.
Lambar Labari: 3483771 Ranar Watsawa : 2019/06/25
Bangaren kasa da kasa, an nuna tarjamar littafin addu'a na du'ul Kumail a birnin Harare na kasar Zimbabwe.
Lambar Labari: 3483155 Ranar Watsawa : 2018/11/27
Bangaren kasa da kasa, an shirya gudanar da zaman taro mai taken musulunci addinin rahma a kasar Zimbabwe.
Lambar Labari: 3483123 Ranar Watsawa : 2018/11/13
Bangaren kasa da kasa, ana ci gaba da gudnar da bajen kolin littafai na kasa da kasa a birnin Harare na Zimbabwe.
Lambar Labari: 3483085 Ranar Watsawa : 2018/10/30
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da wani shiri na bayar da horo kan sanin addinin muslunci a kasar Zimbabwe.
Lambar Labari: 3483059 Ranar Watsawa : 2018/10/20
Bangaren kas da kasa, majami’oin mabiya addinin kirista akasar Zimbabwe za su gudanar da jerin gwanon neman a yi zabe cikin cikin sulhu.
Lambar Labari: 3482842 Ranar Watsawa : 2018/07/23
Bangaren kasa da kasa, Iyas said wani mahardacin kur'ani mai tsarki daga kasar Zimbabwe da ke halartar gasar kur'ani ya bayyana kur'ani a matsayin tushen dauaka.
Lambar Labari: 3482599 Ranar Watsawa : 2018/04/24
Bangaren kasa da kasa, Tawagogi biyu daga kasashen Ghana da Zimbawe na halartar gasar kur’ani ta duniya karo na 35 a birnin Tehran.
Lambar Labari: 3482597 Ranar Watsawa : 2018/04/23
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da zama na nuna kin rashin amincewa da matsayar Trump na Amurka kan birnin Quds a Zimbabwe.
Lambar Labari: 3482213 Ranar Watsawa : 2017/12/18
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani taron bayar da horo kan samun masaniya dangane da addinin muslunci wanda cibiyar muslunci ta Qom ta shirya a birnin Harare na Zimbabwe.
Lambar Labari: 3481812 Ranar Watsawa : 2017/08/19
Bangaren kasa da kasa, malama Cilindio Jengovanise daya ce daga cikin malaman da suke koyar da addinai musamman muslunci a jami’ar Zimbabwe.
Lambar Labari: 3481802 Ranar Watsawa : 2017/08/16
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani shiri na bayar da horo ga dalibai musulmi da kiristoci a kasar Zimbawe.
Lambar Labari: 3481793 Ranar Watsawa : 2017/08/13
Bangaren kasa da kasa, sakamakon wani bincike ya nuna cewa kasar Zimbabwe na daga cikin kasashen Afirka mabiya addinin kiristanci da muslunci ke kutsawa a cikin al'ummar kasar.
Lambar Labari: 3481517 Ranar Watsawa : 2017/05/15
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman tattaunawa kan harkokin addinai atsakanin mabiya addinai a kasar Zimbabwe.
Lambar Labari: 3480820 Ranar Watsawa : 2016/10/03
Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin muslunci a kasar Zimbabwe sun gudanar da gasar hardar kur’ani mai tsarki a karkashin kulawar majalisar musulmi ta kasar.
Lambar Labari: 3362967 Ranar Watsawa : 2015/09/15
Bangaren kasa da kasa, bisa la’akari da akasarin musulmin kasar Zimbabwe yan sunna ne ba su da cikakkiyar masaniya kan mazhabar shi’a wato tafarkin iyalan gidan manzo
Lambar Labari: 3306226 Ranar Watsawa : 2015/05/21