iqna

IQNA

tehran
Gwamnatin kasar Iran ta sanar da cewa, a yau ne ake yi wa gawar shahid Hajji Qassem Sulaimani salla a birnin Tehran.
Lambar Labari: 3484382    Ranar Watsawa : 2020/01/06

Bangaren siyasa, Hojjatol Islam Sayyid Ahmad Khatami da ya jagoranc sallar Jumaa a Tehran ya bayyana shiga tattaunawa da wadanda basu cika alkawali da cewa bata da amfani, kamar yadda ya soki kasashen da ke daukar nauyin ta’addanci da sunan yaki da ‘yan ta’adda.
Lambar Labari: 3483999    Ranar Watsawa : 2019/08/30

Bangaren siyasa, Hojjatol Islam walmuslimin Kazem Siddighi wanda ya jagoranci sallar Jumaa a Tehran ya bayyana kakkabo jirgin da cewa alama c ta karfin Iran.
Lambar Labari: 3483953    Ranar Watsawa : 2019/08/16

Bangaren kasa da kasa, wakilan ma'aikatar kula da harkokin addini a kasar Oman suna halartar bababn baje kolin kur'ani mai tsarki karo na ashirin da bakawai.
Lambar Labari: 3483643    Ranar Watsawa : 2019/05/15

Bangaren kasa da kasa, an bude bangaren kasa da kasa a baje kolin kur'ani mai tsarki na duniya a birnin Tehran.
Lambar Labari: 3483636    Ranar Watsawa : 2019/05/13

Hojjatol Islam Haji Ali Akbari, wanda ya jagoranci sallar juma’a  a birnin Tehran ya bayana cewa matakin da majalisar tsaron kasa ta dauka kan dakatar da aiki da wani bangaren yarjejeniyar nukiliya ya yi daidai da maslahar kasa.
Lambar Labari: 3483625    Ranar Watsawa : 2019/05/10

Bangaren kasa da kasa, wanda ya zo na daya a gasar kurani mai sarki ta dalibai a kasar Iran ya bayyana gasar kur’ani da cewa hanya ce ta kara hada kan al’ummar musulmi.
Lambar Labari: 3483551    Ranar Watsawa : 2019/04/16

Limamin da ya jagoranci sallar juma'ar birnin Tehran ya ce kowa ya yarda cewa jamhuriyar musulinci ta Iran ta karya kudurin Amurka a kasashen Siriya da Iraki
Lambar Labari: 3483460    Ranar Watsawa : 2019/03/15

Bangaren siyasa, Na'ibin limamin masallacin jumma'a a nan Tehran, ya yi kira ga kasar Pakistan da kada ta zama sansanon horar da yan ta'adda masu cutar da kasashe makobta.
Lambar Labari: 3483394    Ranar Watsawa : 2019/02/22

Jagoran juyin juya halin muslunci a Iran Ayatollah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewa; hadin kai tsakanin al'ummar musulmi na duniya wajibi ne da ya rataya a kansu.
Lambar Labari: 3483152    Ranar Watsawa : 2018/11/26

Bangaren kasa da kasa, Limamin Tehran Ayatollah Muwahhidi Kerani yace Wajibi Ne A Bude Tattaunawa Tsakanin 'Yan Shi'a Da Gwamnatin Najeriya
Lambar Labari: 3483092    Ranar Watsawa : 2018/11/02

Na’ibin Limamin Tehran:
Bangaren siyasa, wanda ya jagoranci sallar juma'ar birnin Tehran ya bayyana cewar babu abin da takunkumin da Amurka ta sanya wa Iran zai haifar mata da kuma shi kansa shugaban kasar face kara kunyata su a idon duniya.
Lambar Labari: 3482778    Ranar Watsawa : 2018/06/22

Bangaren siyasa, Tun da safiyar yau ne 23 ga Ramadan 1439 miliyoyin al'ummar Iran, maza da mata suka fito kan titunan kusan dukkanin garuruwan kasar don amsa kiran marigayi Imam da kuma raya Ranar Kudus ta duniya don sake jaddada goyon bayansu ga al'ummar Palastinu da ake zalunta.
Lambar Labari: 3482739    Ranar Watsawa : 2018/06/08

Bangaren siyasa, Na'ibin limamin masallacin juma'ar Tehran Hujjatul Islam Sayyid Mohammad Hassan Abuturabi Fard ya bayyana cewa gungun kasashe da kungiyoyin masu fada da zalunci a yankin gabas ta tsakiya suna kara karfi sosai a yankin.
Lambar Labari: 3482714    Ranar Watsawa : 2018/06/01

Bangaren siyasa, Limamin da ya jagorancin sallar juma'a na nan birnin Tehran ya bayyana cewa mayarda ofishin jakadancin Amurka zuwa birnin Qudus babbar masifa ce a duniya yau tun bayan kafa haramtacciyar kasar Isr'aila.
Lambar Labari: 3482669    Ranar Watsawa : 2018/05/18

Bangaren siyasa, jagoran juyin juya halin musulunci a Iran ya ziyarci kasuwar baje kolin littafai ta duniya da ke gudana a binin Tehran.
Lambar Labari: 3482647    Ranar Watsawa : 2018/05/11

Bangaren gasar kur’ani, A yau Alhamis ne ake bude taron babbar gasar karatu da hardar kur’ani mai tsarki ta duniya a birnin Tehran fadar mulkin jamhuriyar musulunci ta Iran.
Lambar Labari: 3482587    Ranar Watsawa : 2018/04/19

Bangaren siyasa, An fara gudanar da zaman makokin shahadar Sayyida Fatima Zahra amincin Allah ya tabbata a gare ta, wanda jagoran juyin juya halin musulunci ya halarta a Husainiyyar Imam Khomeni (RA) da ke birnin Tehran.
Lambar Labari: 3482409    Ranar Watsawa : 2018/02/19

Wanda Ya Jagoranci Sallar Juma’a A Tehran:
Bangaren kasa da kasa, Ayatollah Imami ashani wanda ya jagoranc sallar Juma’a a Tehran ya bayyana cewa, Trump na hankoron ganin ya hada runduna domin tunkarar Iran, bayan shirga karya kan cwa Iran na mika makamai ga ‘yan gwagwarma a yemen domin kaiwa al saud hari.
Lambar Labari: 3482224    Ranar Watsawa : 2017/12/22

Limamamin Juma’a A Tehran:
Bangaren siyasa, Ayatollah Muwahhidi Keramani wanda ya jagoraci a sallar Juma’a a Tehran ya bayyana cewa, kawar da daular wahabiyawa ta Daesh a Siriya da Iraki ya tabatar da karfin muslunci ne da kuma ran gami da Hizbullah, wadanda suka bayar da gagarumar gudunmawa.
Lambar Labari: 3482155    Ranar Watsawa : 2017/12/01