iqna

IQNA

faransa
Najat Falu Bilqasim tsohuwar ministar ilimi mai zurfi a kasar Faransa ta bukaci da a rika koya kur’ania  makarantu.
Lambar Labari: 3484428    Ranar Watsawa : 2020/01/18

Sayyid Abbas Musawi ya mayar da martani kan tsoma baki da gwamnatin Faransa ta yi a cikin harkokin Iran.
Lambar Labari: 3484356    Ranar Watsawa : 2019/12/29

Shugaban kasar Faransa ya yi Allawadai da harin da aka kai kan wani masallaci a kasar Farasa.
Lambar Labari: 3484202    Ranar Watsawa : 2019/10/29

Bangaren kasa da kasa, an kai hari kan wani masallaci a birnin Bayn da ke yammacin kasar Faransa.
Lambar Labari: 3484199    Ranar Watsawa : 2019/10/28

Bangaren kasa da kasa, shugaban kasar Faransa ya byyana cewa basu da wata fata dangane da shirin Amurka na yarjejeniyar karni.
Lambar Labari: 3483979    Ranar Watsawa : 2019/08/23

Bangaren kasa da kasa, jamian tsaron kasar Faransa sun damke wasu mutane da ke shirin kaddamar da hare-hare a kan wuraren ibadar musulmi da na yahudawa a kasar.
Lambar Labari: 3483729    Ranar Watsawa : 2019/06/11

Kotun kasar kasar Iraki ta yanke hukuncin kisa kan wasu ‘yan ta’addan Daesh su 3 wadanda dukkaninsu ‘yan kasar Faransa ne.
Lambar Labari: 3483682    Ranar Watsawa : 2019/05/28

Ana gudanar da babban taron shekara-shekara na musulmin kasar Faransa tare da halartar mutane kimanin dubu 200.
Lambar Labari: 3483568    Ranar Watsawa : 2019/04/22

Bangaren kasa da kasa, shugabannin kasashe 60 ne za su halarci taron sulhu a birnin Paris na kasar Faransa.
Lambar Labari: 3483106    Ranar Watsawa : 2018/11/06

Bangaren kasa da kasa, Natalie Goli wata ‘yar majlaisar dokokin kasar Faransa ce wadda ta mayarwa shugaban kasar Emmanuel Macron da martani kan mahangarsa kan musulunci.
Lambar Labari: 3483006    Ranar Watsawa : 2018/09/23

Bangaren kasa da kasa, Usman Domble dan wasan kasar Faransa da ke awasa Barcelona yana shirin gina masallaci a a yankinsu da ke Maurtaniya.
Lambar Labari: 3482837    Ranar Watsawa : 2018/07/19

Bangaren kasa da kasa, jami'ar Marmara ta kasar Turkiya na shirin gina wata bababr cibiyar bincike kan ilmomin addinin musulunci a birnin Strasbourg na kasar Faransa.
Lambar Labari: 3482607    Ranar Watsawa : 2018/04/26

Bangaren kasa da kasa, Khalid Umran babban sakataren cibiyar darul fatawa ta kasar Masar, ya bayyana kiran da wasu Faransawa 300 suka yin a a cire wasu ayoyin kur’ani da cewa aiki ne na shaidanci.
Lambar Labari: 3482603    Ranar Watsawa : 2018/04/25

Bangaren kasa da kasa, babban masallacin birnin Paris na kasar Faransa ya fice daga kwamitin kasa na mabiya addinai sakamakon kin gayyatar babban daraktan masallacin a taron sabuwar shekara.
Lambar Labari: 3482270    Ranar Watsawa : 2018/01/05

Bangaren kasa da kasa, Halima Yakubu musulma 'yar asalin Malaye ta zama shugabar kasa a Singapore.
Lambar Labari: 3481891    Ranar Watsawa : 2017/09/13

Bangaren kasa da kasa, mashawarci kuma na hannun damar shugaban kasar Faransa musulmi ne.
Lambar Labari: 3481861    Ranar Watsawa : 2017/09/03

Bangaren kasa da kasa, jaridar Charlie Hebdo ta kasar Faransa ta sake yin wani rubutu na izgili ga addinin musulunci.
Lambar Labari: 3481829    Ranar Watsawa : 2017/08/24

Bangaren kasa da kasa, bangaren da ke sa ido kan kyamar musulmi a cikin kasashen nahiyar turai da ke karkashin kulawar cibiyar Azhar ya yi Allawadai da kan keta alfarmar wani masallaci na musulmi a gabashin kasar Faransa.
Lambar Labari: 3481738    Ranar Watsawa : 2017/07/26

Bangaren kasa da kasa, Paul Pogba dan wasan kwallon kafa a babbar kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ya nisanta duk wani akin ta’addanci da addinin muslunci.
Lambar Labari: 3481664    Ranar Watsawa : 2017/07/02

Bangaren kasa da kasa, wani mutum ya kudiri a niyar kaddamar da farmaki a kan musulmi masu salla a cikin kasar Faransa.
Lambar Labari: 3481658    Ranar Watsawa : 2017/06/30